Malakar kasa batu ne da ke yawan janyo takaddama a Afrika ta Kudu, inda farar fata ke ci gaba da mallake galibin gonakin ...
Tems wacce ainihin sunanta shine Temilade Openiyi ta lashe kyautar fitacciyar waka daga nahiyar Afrika mai taken “love me ...
Shugaban hukumar Kungiyar Kasashen Yammacin Afirka Dr Omar Alieu Touray, ya sanar cewa ya sami wasikun bukatar tattaunawa ...
Saukin farashin da aka samu, ya dace da faduwar farashin man fetur a kasuwar duniya, sannan, kamfanin na Dangote, yana so ...
Babu wani rata mai yawa tsakanin inda Ceci Carroll take zama, wani kamfanin fasa duwatsu da ya gurbata iska da kurar da ke ...
A ranar Alhamis ne aka kwashe dakaru a sansanonin sojin Congo da ke lardin Bukavu don karfafa tsaro a wuraren da ke kan ...
Bayan da Amurka ta nuna cewa za ta janye wasu daga cikin kudaden tallafin da ta ke bayarwa a bangarori daban daban na ...
Jirgin ruwan mallakin kasar Turkiya, na makare da tan 871 na kayan agajin da suka hada da janaretoci 300 da bandakunan tafi ...
Mutane 6 ne suka mutu a cikin wani jirgin daukar marasa lafiya da ya yi hadari a birnin Philadelphia na Amurka, a cewar ...
Shirin Zauran VOA na wannan makon, zai kawo muku kashi na karshe na tattaunawa kan yadda Najeriya ke karbo bashi. Mahalarta zauran sun tattauna kan wani rahoton bakin duniya da ya ce Najeriya ce kasa ...
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanya hannu kan umarnin zartarwa da ke daura harajin kashi 25 cikin 100 kan kayayyakin da ake shigo wa da su daga kasashen Canada da Mexico da kuma harajin kashi 10 ...
Trump yayi alkawarin sassautawa kamfanonin duniya haraji har idan suka amince su zo su sarrafa hajojin su a Amurka ko kuma su ...